Ali Nuhu Bashida Hakuri Cewar Adam A Zango Sabuwar Tattaunawa Game Da RayuwarSa Dabaku Saniba


 Ali Nuhu Bashida Hakuri Cewar Adam A Zango Sabuwar

Tattaunawa Game Da RayuwarSa Dabaku Saniba

Acikin shirin namu nayau munkawomuku wata sabuwar

tattaunawa da Jaruma Hadiza Aliyu Gabon tayi da

shahararen mawaƙi kuma Jarumi Waton Adam A Zango

akan abinda yaahafi rayuwarsa baki ɗaya.

A cikin tattaunawa da jarumin, ya amsa wasu muhiman

tambayoyi kamar haka:





Hadiza Aliyu Gabon ta tambaye Adam A Zango cewa

adam a zango jarumine amma yana yawan buga

ayukansa a fanni daban-daban.

Yayinda Jarumi Adam A Zango ya amsa dacewa wani

lokaci ƙarancin ma’aikata ne kesa dole mutum yakoyi

wasu ayuka domin gudun ɓata lokaci awajen aiki.

Jaruma Hadiza Aliyu Gabon tasake yimasa tambaya

akaro na biyu, inda tace ‘mutane dadama suna kallon

cewa kana ɓatamusu tarbiyyar yaransu.

Yayinda jarumin ya mayar mata da amsa. Kafin wannan

lokacin idan akayimasa tambaya akan cewa miyasa

yakeyin Film, sai yace yanayine dun faɗakarwa da

tarbiyya. Amma yanzu yanayene dan sana’a bawai dun

faɗakarwa ba.

Yakara dacewa idan kallon tarbiyyar da yara ko ɓata

tarbiyyarsu yake to anyi kuskure.

Adam a zango yayi ƙarin haske inda yake bada misali ga

ƴaƴansa. Inda yace “kowane yaro daga cikin yaransa

zasu iya kawo rabin ƙur’ani batareda sunduba

al’ƙur’aniba. To miyasa kai kake jiran sai anyi film

sanna ɗanɗanka zashi guaru ko yalalace.

Hadiza Aliyu Gabon tasake tambayar jarumin akan cewa

wasu producers suna ƙorafi akan cewa kana nunamusi

izza kafin kayi musu film kamar hakan alfarma kayimusu.

Inda jarumin yabada amsa cewa, wasu idan yayimusu

film yataimakesu Yayinda wasu daga cikinsu tamkar

suntaimaki junansu.

Hadiza Aliyu Gabon: Bamu labarin ɗaukaka.

Adam A Zango yace hankuri shike bada ɗauka. zaka

iyayin suna ta hanya mai kyau ko mara kyau. misali yin

film ta hanyar suturta kanka shine ɗaukaka mai kyau.

Hadiza Aliyu Gabon: mine amfani da rashin amfanin

ɗaukaka?

Amfani ɗaukaka shine alfarma saboda kowane waje zaka

iya shiga batareda wata matsalaba.

Adam A Zango:Rashin amfanin ɗaukaka shine sauka

daga ɗaukaka waton talauci saboda idan ɗaukakar taƙare

idan babu tawakali ga Allah sai matsala tabiyo baya.

saboda duk inda kawuce sai ayita nuninka.

Hadiza Aliyu Gabon:Kataba yiwa jaruman Kannywood

ukku alƙawarin aure miyafaru ?.

Adam A Zango: Ɗaya iyayentane basu amintaba. ta biyu

addine ne yarabamu, ta ukku kuma itace tace bataso

daga baya.

Adam A Zango ya bayyana cewa davido bai sanshiba

duk da cewa inasonsa. Bayan tambayarsa da Jaruma

tayimasa ne.

Adam a zango yanuna cewa yana yin bidiyo yakare

kansa aduk lokacinda akaso aɓatamasa suna domin kare

mutuncin kansa da na iyalansa.

Yakeyi da yaranka da suka amfani da hotunka wajen

ɓacin wani jarumi.

inda jarumin ya bayyana cewa shidai baya shiga gonar

wani kuma shi bashiba yaransa tarbiya ba dam haka

bana goyon bayan cin mutuncin kowa.

Adam a zango yayi alƙawarin cewa zai fito yayi bayani

yanda yake samun kuɗi a manhajar YouTube.

Hadiza Aliyu Gabon:Zabi ɗaya tsakanin Ali Nuhu ko

Falalu a ɗorayi

Adam A Zango: Ali Nuhu

Hadiza Aliyu Gabon: kawo halin Ali Nuhu guda uku.

Adam A zango:(1) Datijanyaka, (2)Kaimako amma

(3)Bashida Hakuri.

Adam a zango ya bayyana cewa Ali Nuhu na taimakon

mutane musamman idan sunka shiga wani hali.

Anan muka kawo karshen wannan tattaunawa tsakanin

adam a zango da Hadiza Aliyu Gabon insha Allah zamu

kawomuku wata hira da wasu jaruman Kannywood kai

tsaye.

Comments

Popular posts from this blog