Posts

Yan Nigeria akwai dabara da fasaha

Image
 Ganganci yana neman yasa tamaida yan nigeria Risk takers 😂..... Shin me kake tsammanin zai faru da wannan bom din?

shamsu muhamman dan nigeria dan asalin jihar zamfara da akayiwa kisan gilla a Algeria 🇩🇿

Image
 Har yanzu gawar Shamsu Muhammad, É—an Najeriya É—an asalin jihar Zamfara da aka yi wa kisan gilla a Æ™asar Algeria ta na hannun hukumomi da jami'an assibitin Æ™asar, domin sun lashi takobin ba za su ba da gawar mamacin ga Æ´an uwansa ba har sai ofishin jekadancin Najeriya a Algeria ya saka baki, kuma su basu san ta yadda za su samu ganawa da jekadan na Najeriya a cen ba. Shi dai Shamsu Muhammad ya gamu da ajalinsa ne a lokacin da aka samu wata hatsaniya tsakanin Hausawa Æ´an Najeriya mazauna cen da su Æ´an Æ™asar, ba shi daga cikin masu faÉ—an, hasalima shi mai shiga tsakani ne, kuma sunyi nasarar kwantar da tanzomar ta hanyar sulhunta su, to amma bayan lafawar Æ™urar wasu matasa suka yi masa dirar mikiya daga baya, a inda suka rufeshi da dukan tsiya har suka farfashe masa kai. Bayan an kwantar da shi assibiti ne rai ya yi halinsa, saboda miyagun raunuka da suka masa. Muna roÆ™on duk wanda ke da alaÆ™a ko hanyar da zã a samu ofishin jekadancin Najeriya a Algeria ko lambar da zã a samesu, ya t...

ASIRI YA TONU| Ashe benci ne ƙarƙashin Dardumar Sayyada Fanta Sangare...😂

Image
  Daga Æ™arshe an tona asirin Sayyada Fanta mai karamar wuridi da sallar walaha a saman Teku, kamar yadda kuke iya gani a wannan hotunan.

Gwanin ban Sha’awa Bidiyon yadda wata budurwa ke rubuta Al’Qur’ani da ka…..

Image
 Gwanin ban Sha’awa Bidiyon yadda wata budurwa ke rubuta Al’Qur’ani da ka….. Masha Allah wani Bidiyon wata budurwa da take rubuta Al’Qur’ani daka ba tare da ta rubuta ba. Da yawa akan samu mata wanda suka haddace Al’Qur’ani amma ba a cika samun wanda suke zama su rubuta Al’Qur’ani ba da ka. A kwanan baya an taba samun wata bafulatana da take rubuta Al’Qur’ani wadda kowa ta burgeshi. Haka itama wannan baiwar Allah tabawa mutane mamaki. ku kalli Bidiyon nata.

Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar......

Image
 Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar...... Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar hatsarin mota. Tabbas wannan mutuwar tayi matukar girgiza mutane da Kuma danhonsu ganin hastarin mota ya kashesu a lokaci guda Muna fatan Allah ya jikansu ya gafartamasu

Adam A. Zango Ya Mika Ta’aziyar Rasuwar Mawaki Mahmud Nadanko, Innaillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un…

Image
 Adam A. Zango Ya Mika Ta’aziyar Rasuwar Mawaki Mahmud Nadanko, Innaillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un…

Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu….

Image
 Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Areewamedia 04 December 2022 Navigation table Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. You may also like Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Innalillahi Wainna Ilaihi Rajiun Wata Amarya Mai Suna Hannatu Yahaya Ta Rasu Ana Shirin Daura Mata Aure Allahu Akbar. Yanzu Yanzu Muka Samu Labarin Mutuwar Wata Amarya Mai Suna Hannatu Yahaya Inda Allah Uban’giji Subhanahu Wata Ala Ya Karbi Rayuwar Ta. Allahu Akbar Wata Amarya Mai Suna Hannun Yahaya Ta Rasu Ana Shirin Daura Mata’ Aure Babu Shakka Wannan Lamari Yayiwa Jama’a Babu Dadi Matuka. Wannan Amarya dai Ta Mutu Ne Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin Ta Wannan Mutuwa dai Tayi Matukar Gigita Alumma Matuka Sosai da Sosai Inda Jama’a Suke Mata’ Addu’a Akan Allah Yajikan ta da RahamaWannan Kenan kadan Daga Rahoton Mu Akan Mu...

Popular posts from this blog