Posts

Showing posts from June, 2023

Yan Nigeria akwai dabara da fasaha

Image
 Ganganci yana neman yasa tamaida yan nigeria Risk takers 😂..... Shin me kake tsammanin zai faru da wannan bom din?

shamsu muhamman dan nigeria dan asalin jihar zamfara da akayiwa kisan gilla a Algeria 🇩🇿

Image
 Har yanzu gawar Shamsu Muhammad, ɗan Najeriya ɗan asalin jihar Zamfara da aka yi wa kisan gilla a ƙasar Algeria ta na hannun hukumomi da jami'an assibitin ƙasar, domin sun lashi takobin ba za su ba da gawar mamacin ga ƴan uwansa ba har sai ofishin jekadancin Najeriya a Algeria ya saka baki, kuma su basu san ta yadda za su samu ganawa da jekadan na Najeriya a cen ba. Shi dai Shamsu Muhammad ya gamu da ajalinsa ne a lokacin da aka samu wata hatsaniya tsakanin Hausawa ƴan Najeriya mazauna cen da su ƴan ƙasar, ba shi daga cikin masu faɗan, hasalima shi mai shiga tsakani ne, kuma sunyi nasarar kwantar da tanzomar ta hanyar sulhunta su, to amma bayan lafawar ƙurar wasu matasa suka yi masa dirar mikiya daga baya, a inda suka rufeshi da dukan tsiya har suka farfashe masa kai. Bayan an kwantar da shi assibiti ne rai ya yi halinsa, saboda miyagun raunuka da suka masa. Muna roƙon duk wanda ke da alaƙa ko hanyar da zã a samu ofishin jekadancin Najeriya a Algeria ko lambar da zã a samesu, ya t...

ASIRI YA TONU| Ashe benci ne ƙarƙashin Dardumar Sayyada Fanta Sangare...😂

Image
  Daga ƙarshe an tona asirin Sayyada Fanta mai karamar wuridi da sallar walaha a saman Teku, kamar yadda kuke iya gani a wannan hotunan.

Gwanin ban Sha’awa Bidiyon yadda wata budurwa ke rubuta Al’Qur’ani da ka…..

Image
 Gwanin ban Sha’awa Bidiyon yadda wata budurwa ke rubuta Al’Qur’ani da ka….. Masha Allah wani Bidiyon wata budurwa da take rubuta Al’Qur’ani daka ba tare da ta rubuta ba. Da yawa akan samu mata wanda suka haddace Al’Qur’ani amma ba a cika samun wanda suke zama su rubuta Al’Qur’ani ba da ka. A kwanan baya an taba samun wata bafulatana da take rubuta Al’Qur’ani wadda kowa ta burgeshi. Haka itama wannan baiwar Allah tabawa mutane mamaki. ku kalli Bidiyon nata.

Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar......

Image
 Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar...... Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un yanzu yanzu wasu Yan gida daya su hudu sun rasu sanadiyyar hatsarin mota. Tabbas wannan mutuwar tayi matukar girgiza mutane da Kuma danhonsu ganin hastarin mota ya kashesu a lokaci guda Muna fatan Allah ya jikansu ya gafartamasu

Adam A. Zango Ya Mika Ta’aziyar Rasuwar Mawaki Mahmud Nadanko, Innaillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un…

Image
 Adam A. Zango Ya Mika Ta’aziyar Rasuwar Mawaki Mahmud Nadanko, Innaillahi Wa Inna Ilaihir Raju’un…

Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu….

Image
 Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Areewamedia 04 December 2022 Navigation table Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. You may also like Qalu Innalillahi 😭 Amarya Ta Mutu Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin ta Yanzu…. Innalillahi Wainna Ilaihi Rajiun Wata Amarya Mai Suna Hannatu Yahaya Ta Rasu Ana Shirin Daura Mata Aure Allahu Akbar. Yanzu Yanzu Muka Samu Labarin Mutuwar Wata Amarya Mai Suna Hannatu Yahaya Inda Allah Uban’giji Subhanahu Wata Ala Ya Karbi Rayuwar Ta. Allahu Akbar Wata Amarya Mai Suna Hannun Yahaya Ta Rasu Ana Shirin Daura Mata’ Aure Babu Shakka Wannan Lamari Yayiwa Jama’a Babu Dadi Matuka. Wannan Amarya dai Ta Mutu Ne Ana Shirin Kai’ta Dakin Mijin Ta Wannan Mutuwa dai Tayi Matukar Gigita Alumma Matuka Sosai da Sosai Inda Jama’a Suke Mata’ Addu’a Akan Allah Yajikan ta da RahamaWannan Kenan kadan Daga Rahoton Mu Akan Mu...

Innalillahi Wa’inna Ilaihirraji’un Anyi Babban Rashi A Kannywood Mutuwar Babar Jarumi Tijjani Faraga Yanzu Yanzu…

Image
 innalilahi Anyi Babban Rashi A Kannywood Yanzu yanzu Babar Tijjani Faraga Yayi Rashin Mahaifiyarsa Wacca Takai Shekara 102 A Duniya Kenan. Kannywood Yanzu Haka Tana Cikin Wani Hali Saboda Babban Jarumi Yayi Rashin Mahaifiyarasa Yanzu yanzu Allah Ya Jikanta Kuma Yayimata Rahama. Muma Idan Tamu Tazo Allah Kasa mucika Da Imani Ameen Muna Godiya Da Kasancewa Dakuke Damu A Kannywood.blogsport.com

Wa Yafi Kudi Tsakanin Sarki Ali Nuhu da Adam A Zango Yanzu Yanzu Gaskiya ta Bayyana a Sabuwar Shekarar 2023

Image
 Wa Yafi Kudi Tsakanin Sarki Ali Nuhu da Adam A Zango Yanzu Yanzu Gaskiya ta Bayyana a Sabuwar Shekarar 2023 Kuci gaba Da bibiyar wannan shafin namu Mai albarka.

Kalli hotunan sheik kabiru gombe da matansa

Image
 Masha Allah.

Kalli ado gwanja da mata..

Image
 

Kalli videon yadda Alamuran tsufa yafara 😭👇👇👇

Image
 

Gizo gizo sabuwar fassaran india hausa

Image
 

India hausa sabuwar fassara

Image
 

HOTUNA: “An ɗaura Auren saurayi da budurwa bayan shafe shekaru 13 suna soyayya”

Image
 An ɗaura Auren saurayi da budurwa bayan shafe shekaru 13 suna soyayya”

Bidiyo: “Nayi mamakin jin yadda ƴan Najeriya suka fara sukar sabuwar gwamnati”—Buhari

Image
 Tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya nemi ƴan Najeriya da su kwantar da hankalinsu game da…

An tono gawar ƴan Ɗariƙar Tijjaniyya bayan shekaru 7 da mutuwa amma kamar yau aka rufe su

Image
 An Tono Gawan Wasu Ƴen Dariƙar Tijjaniyya Bayan Shekara Bakwai da Rasuwarsu Kamar Jiya Aka Binne…

Yadda Hausawa suka koma Indiyawa a wannan bidiyon

Image
 Yaushe hausawa suka koma irin al’adar indiyawa ta rungume rungume? Wannan ita ce tambayar da wasu daga cikin masu sha’awar kallon fina finan na hausa ke yiwa kawunansu a duk lokacin da suka ci karo da wani bidiyo mai alaka da wannan tambayar. Duk kuwa da cewa akwai hukumomin da ke gudanar da aikin tacewa tare da gyara fina finan na hausa bayan an kammala daukarsu kafin a fitar da su kasuwa kowa ya kalla. Amma dai duk da haka ana samun yan matsaloli nan da can a cikin wasu fina finan, muna fatan Allah ya hlshirya mana zuri’a ameen. Hits: 63860

Rijiya gaba dubu part 2

Image
 RIJIYA GABA DUBU littafi na daya   Part 2 By Yusuff smart ________ Koda jin wannan tambaya sai hawaye ya zubowa tsoho Imzanu yace Abinda yasa nasa maka suna Imhal shine a iya zama na da mahaifiyarka har ta mutu ban taba jin ta ambaci sunan wani mahaluki ba face IMHAL,A kullum duk sanda za taci abinci sai naji tana kiran sunansa tana cewa yazo suci abincin tare,abinda na fahimta shine,koma wanene wannan Imhal din lallai ya kasance babban masoyi a gareta,zai iya kasancewa mijinta ne ko dan uwanta ne ko mahaifinta,Abu na biyu da nake zargi shine,duk yadda akayi mahaifiyarka ta fito daga babban gida domin a ranar da na tsince ta acikin wannan katon ramin mai zurfi sutturar dake jikinta mai matukar tsada ce,babu mai sanya irinta face sarakai da manyan attajirai,babban bakin cikina shine babu wata shaida a tare da mahaifiyarka wadda zata iya sawa a gano asalinta,koda tsoho Imzanu yazo nan a zancensa sai suka sake rungume juna,daga can sai Imhal ya dubi tsoho Imzanu yace,Lallai zan...

RIJIYA GABA DUBU LITTAFI NA DAYA(1) part 1

Image
 RIJIYA GABA DUBU Littafi na daya 1 Na Abdulaziz sani m gini Typing:- yusuff smært Part 1📌 _____________________ . marubucin littafin yace Saurayin gudu yake iya karfinsa acikin dajin domin ya ceci rayuwarsa, . yana gudu yana waigen bayansa cikin tsananin tsoro,amma baya ganin komai kuma baya jin sautin komai face na masifaffun karnukan dake biye dashi. . Su dai wadan nan karnuka sun kai guda saba in da doriya kuma sun kasance jibga jibga tamkar ba karnuka bane kai kace kurayene sabo da girmansu da kwarjininsu gami da ban tsoro,musamman aka kiwata wadan nan karnukan kuma aka basu horo na musamman domin suyi gadin babban kurkuku na birnin Kisra. . A tarihin birnin na kisra tunda aka gina kurkukun tsawon shekaru arba in ba ataba samun fursuna da ya taba guduwa daga cikin sa ba sabo da karfin tsaron da ke cikinsa sai wannan saurayi wanda ake kira IMHAL IBN IMZANU, . sabo da tsananin karfin gudun Imhal ne ya baiwa karnukan tazara ta kimanin taku sittin amma sabo da nacin karnukan da ...

Popular posts from this blog